1
Zab 49:20
Littafi Mai Tsarki
HAU
Girman mutum ba zai hana shi mutuwa ba, Zai mutu kamar dabba.
Compare
Explore Zab 49:20
2
Zab 49:15
Amma Allah zai fanshe ni, Zai ɗauke ni daga ikon mutuwa.
Explore Zab 49:15
3
Zab 49:16-17
Kada ka damu sa'ad da mutum ya zama attajiri, Ko kuwa dukiyarsa ta ƙasaita, Domin ba zai ɗauke ta a lokacin mutuwarsa ba, Dukiyarsa ba za ta shiga kabari tare da shi ba.
Explore Zab 49:16-17