1
K.Mag 20:22
Littafi Mai Tsarki
HAU
Kada ka ɗaukar wa kanka fansa, ka dogara ga Ubangiji shi zai yi sakamako.
Compare
Explore K.Mag 20:22
2
K.Mag 20:24
Ubangiji ya ƙayyade hanyoyinmu, ta ƙaƙa wani zai ce ya fahimci rai?
Explore K.Mag 20:24
3
K.Mag 20:27
Ubangiji ne ya ba mu hankali da lamiri, ba za mu iya ɓoye masa ba.
Explore K.Mag 20:27
4
K.Mag 20:5
Tunanin mutum kamar ruwa yake a rijiya mai zurfi, sai mai basira ya iya ya jawo shi.
Explore K.Mag 20:5
5
K.Mag 20:19
Mai baza jita-jita ba shi da asiri, ka yi nesa da mai yawan surutu.
Explore K.Mag 20:19
6
K.Mag 20:3
Kowane wawa yakan fara yin jayayya, abin da ya fi daraja shi ne ka fita ka ware kanka.
Explore K.Mag 20:3
7
K.Mag 20:7
'Ya'yan da mahaifinsu amintacce ne, wanda yake aikata abin da yake daidai, sun yi sa'a.
Explore K.Mag 20:7
Home
Bible
Plans
Videos