1
1Kor 14:33
Littafi Mai Tsarki
HAU
domin Allah ba Allahn ruɗu ba ne, na salama ne. Haka yake kuwa a duk ikilisyoyin tsarkaka.
Compare
Explore 1Kor 14:33
2
1Kor 14:1
Ku nace wa ƙauna, ku kuma himmantu ga neman bayebaye na ruhu, tun ba ma na yin annabci ba.
Explore 1Kor 14:1
3
1Kor 14:3
Wanda kuwa yake yin annabci, mutane yake yi wa magana domin yă inganta su, ya ƙarfafa su, yă ta'azantar da su.
Explore 1Kor 14:3
4
1Kor 14:4
Duk wanda yake magana da wani harshe, kansa yake ingantawa. Mai yin annabci kuwa, ikkilisiya yake ingantawa.
Explore 1Kor 14:4
5
1Kor 14:12
Haka ma yake a gare ku. Tun da yake kun ɗokanta da samun bayebaye na Ruhu, sai ku himmantu ku ba da ƙarfinku ga inganta ikkilisiya.
Explore 1Kor 14:12