Bible App logo
Search Icon

Zab 50:14-15

Zab 50:14-15 HAU

Bari ku miƙa wa Allah hadayarku ta godiya, Ku ba Mai Iko Dukka, dukan hadayun da kuka alkawarta. Ku yi kira gare ni sa'ad da wahala ta zo, Zan cece ku, Ku kuwa za ku yabe ni.”

Related Videos

Free Reading Plans and Devotionals related to Zab 50:14-15