YouVersion Logo
Search Icon

Ish 38:5

Ish 38:5 HAU

cewa ya koma wurin Hezekiya ya faɗa masa, “Ni, Ubangiji Allah na kakanka Dawuda, na ji addu'arka, na kuma ga hawayenka, zan bar ka ka ƙara shekara goma sha biyar nan gaba.

Free Reading Plans and Devotionals related to Ish 38:5