YouVersion Logo
Search Icon

Ish 25:9

Ish 25:9 HAU

Sa'ad da wannan ya faru, kowa zai ce, “Shi Allahnmu ne! Mun dogara gare shi, ya kuwa cece mu. Shi ne Ubangiji. Mun dogara gare shi, yanzu kuwa muna da farin ciki domin ya cece mu!”

Free Reading Plans and Devotionals related to Ish 25:9