1
Zak 1:3
Littafi Mai Tsarki
HAU
Domin haka sai ka ce musu, Ubangiji Mai Runduna ya ce, ‘Ku komo wurina, ni kuma zan komo wurinku, ni Ubangiji Mai Runduna na faɗa.’
Compare
Explore Zak 1:3
2
Zak 1:17
Ya ce, in kuma yi shela, in ce, “Ubangiji Mai Runduna ya ce wadata za ta sake bunƙasa cikin biranensa, zai kuma ta'azantar da Sihiyona, ya kuma zaɓi Urushalima.”
Explore Zak 1:17
Home
Bible
Plans
Videos