YouVersion Logo
Search Icon

Zak 1:17

Zak 1:17 HAU

Ya ce, in kuma yi shela, in ce, “Ubangiji Mai Runduna ya ce wadata za ta sake bunƙasa cikin biranensa, zai kuma ta'azantar da Sihiyona, ya kuma zaɓi Urushalima.”

Free Reading Plans and Devotionals related to Zak 1:17