1
Rom 13:14
Littafi Mai Tsarki
HAU
Amma ku ɗauki halin Ubangiji Yesu Almasihu, kada kuwa ku tanadi halin mutuntaka, don biye wa muguwar sha'awarsa.
Compare
Explore Rom 13:14
2
Rom 13:8
Kada hakkin kowa ya zauna a kanku, sai dai na ƙaunar juna, don mai ƙaunar maƙwabcinsa ya cika Shari'a ke nan.
Explore Rom 13:8
3
Rom 13:1
Bari kowa yă yi biyayya ga mahukunta. Gama ba wani iko sai da yardar Allah. Mahukuntan da suke nan kuwa naɗin Allah ne.
Explore Rom 13:1
4
Rom 13:12
Dare fa ya ƙure, gari ya kusa wayewa. Sai mu watsar da ayyukan duhu, mu yi ɗamara da kayan ɗamara na haske.
Explore Rom 13:12
5
Rom 13:10
Ƙauna ba ta cutar maƙwabci saboda haka ƙauna cika Shari'a ce.
Explore Rom 13:10
6
Rom 13:7
Ku ba kowa hakkinsa, masu haraji, harajinsu, masu kuɗin fito, kuɗinsu na fito, waɗanda suka cancanci ladabi, ladabi, waɗanda suka cancanci girmamawa, girmamawa.
Explore Rom 13:7
Home
Bible
Plans
Videos