1
Zab 81:10
Littafi Mai Tsarki
HAU
Ni ne Ubangiji Allahnku, Wanda ya fisshe ku daga ƙasar Masar. Ku buɗe bakinku, zan ciyar da ku.
Compare
Explore Zab 81:10
2
Zab 81:13-14
Ina kuwa so jama'ata su kasa kunne gare ni, Su kuwa yi mini biyayya! Da sai in kori abokan gābansu nan da nan, In yi nasara da dukan maƙiyansu.
Explore Zab 81:13-14