1
Zab 16:11
Littafi Mai Tsarki
HAU
Za ka nuna mini hanyar rai, Kasancewarka takan sa in cika da farin ciki, Taimakonka kuwa yana kawo jin daɗi har abada.
Compare
Explore Zab 16:11
2
Zab 16:8
A kullum ina jin Ubangiji yana tare da ni, Yana nan kusa, ba abin da zai girgiza ni.
Explore Zab 16:8
3
Zab 16:5
Kai ne kaɗai, nake da shi, ya Ubangiji, Kai ne kake biyan dukan bukatata, Raina yana hannunka.
Explore Zab 16:5
4
Zab 16:7
Na yabi Ubangiji saboda yana bi da ni, Da dare kuma lamirina yana yi mini fadaka.
Explore Zab 16:7
5
Zab 16:6
Kyautanka zuwa gare ni da bansha'awa suke, Kyawawa ne kuwa ƙwarai!
Explore Zab 16:6
6
Zab 16:1
Ya Allah, ka kiyaye ni, gama na zo gare ka neman mafaka.
Explore Zab 16:1