1
2Sar 19:19
Littafi Mai Tsarki
HAU
Yanzu ya Ubangiji Allahnmu, ina roƙonka ka cece mu daga hannunsa domin dukan mulkokin duniya su sani kai kaɗai ne Allah, ya Ubangiji.”
Compare
Explore 2Sar 19:19
2
2Sar 19:15
Sa'an nan ya yi addu'a ga Ubangiji ya ce, “Ya Ubangiji Allah na Isra'ila, kai da kake zaune a kan gadon sarautarka, kai kaɗai ne Allah a dukan mulkokin duniya, kai ne ka yi sama da ƙasa.
Explore 2Sar 19:15
Home
Bible
Plans
Videos