1
2Sar 18:5
Littafi Mai Tsarki
HAU
Hezekiya ya dogara ga Ubangiji Allah na Isra'ila. Ba a sami kamarsa a cikin dukan sarakunan Yahuza ba, waɗanda suka yi sarauta a gabansa, ko waɗanda suka yi bayansa.
Compare
Explore 2Sar 18:5
2
2Sar 18:6
Ya manne wa Ubangiji, bai bar binsa ba, ya kuma kiyaye umarnan da Ubangiji ya ba Musa.
Explore 2Sar 18:6
3
2Sar 18:7
Ubangiji kuwa ya kasance tare da shi, duk inda ya nufa sai ya sami albarka. Ya tayar wa Sarkin Assuriya, ya ƙi bautar masa.
Explore 2Sar 18:7
Home
Bible
Plans
Videos