YouVersion Logo
Search Icon

2Sar 19:15

2Sar 19:15 HAU

Sa'an nan ya yi addu'a ga Ubangiji ya ce, “Ya Ubangiji Allah na Isra'ila, kai da kake zaune a kan gadon sarautarka, kai kaɗai ne Allah a dukan mulkokin duniya, kai ne ka yi sama da ƙasa.

Free Reading Plans and Devotionals related to 2Sar 19:15