1
1Kor 4:20
Littafi Mai Tsarki
HAU
Domin Mulkin Allah ba ga maganar baka yake ba, sai dai ga ƙarfi.
Compare
Explore 1Kor 4:20
2
1Kor 4:5
Don haka, kada ku yanke wani hukunci tun lokaci bai yi ba, kafin komowar Ubangiji, wanda zai tone al'amuran da suke ɓoye a duhu, ya kuma bayyana nufin zukata. A sa'an nan ne, Allah zai yaɓa wa kowa daidai gwargwado.
Explore 1Kor 4:5
3
1Kor 4:2
Har wa yau dai, abin da ake bukata ga mai riƙon amana, a same shi amintacce.
Explore 1Kor 4:2
4
1Kor 4:1
Ta haka ya kamata a san mu da zama ma'aikatan Almasihu, masu riƙon amanar asirtattun al'amuran Allah.
Explore 1Kor 4:1