K.Mag 6:20-21
K.Mag 6:20-21 HAU
Ɗana, ka yi abin da mahaifinka ya faɗa maka, kada ka manta da koyarwar mahaifiyarka. Kullum ka kiyaye abin da suke faɗa maka, ka kulle su kuma a zuciyarka.
Ɗana, ka yi abin da mahaifinka ya faɗa maka, kada ka manta da koyarwar mahaifiyarka. Kullum ka kiyaye abin da suke faɗa maka, ka kulle su kuma a zuciyarka.