YouVersion Logo
Search Icon

Mat 15:25-27

Mat 15:25-27 HAU

Amma ta zo ta durƙusa a gabansa, ta ce, “Ya Ubangiji, ka taimake ni mana!” Ya amsa ya ce, “Ai, bai kyautu a bai wa karnuka abincin 'ya'ya ba.” Sai ta ce, “I, haka ne, ya Ubangiji, amma ai, karnuka sukan ci suɗin 'ya'ya.”

Free Reading Plans and Devotionals related to Mat 15:25-27