YouVersion Logo
Search Icon

Mal 2:16

Mal 2:16 HAU

“Ni Ubangiji Mai Runduna, Allah na Isra'ila, na ce ina ƙin kisan aure, ina ƙinsa sa'ad da waninku ya yi wa matarsa haka nan. Domin haka sai ku kula da kanku kada ku keta alkawari, mutum ya zama mai aminci ga matarsa.”

Free Reading Plans and Devotionals related to Mal 2:16