YouVersion Logo
Search Icon

Ayu 8:5-7

Ayu 8:5-7 HAU

Amma sai ka juyo ka yi roƙo ga Allah Maɗaukaki. Idan kana da tsarki da aminci, Allah zai taimake ka, Ya maido da iyalin gidanka, ya yi maka sakayya. Duk hasarar dukiyan nan da ka yi, ba kome ba ne In aka gwada da abin da Allah zai ba ka nan gaba.

Related Videos

Free Reading Plans and Devotionals related to Ayu 8:5-7