Ayu 7:17-18
Ayu 7:17-18 HAU
“Ya Ubangiji, me ya sa mutum yake da daraja haka a gare ka? Me ya sa kake lura da abin da yake yi? Kakan dube shi kowace safiya. Kana jarraba shi a kowane daƙiƙa.
“Ya Ubangiji, me ya sa mutum yake da daraja haka a gare ka? Me ya sa kake lura da abin da yake yi? Kakan dube shi kowace safiya. Kana jarraba shi a kowane daƙiƙa.