YouVersion Logo
Search Icon

Yush 3:5

Yush 3:5 HAU

Bayan wannan mutanen Isra'ila za su komo su nemi Ubangiji Allahnsu, da Dawuda, sarkinsu. Da tsoro za su komo zuwa wurin Ubangiji domin alheransa a kwanaki na ƙarshe.

Related Videos

Free Reading Plans and Devotionals related to Yush 3:5