YouVersion Logo
Search Icon

2Sar 6:18

2Sar 6:18 HAU

Da Suriyawa suka gangaro wurinsa, sai Elisha ya yi addu'a ga Ubangiji, ya ce, “Ina roƙonka, ka bugi mutanen nan da makanta.” Ubangiji kuwa ya buge su da makanta bisa ga addu'ar Elisha.

Free Reading Plans and Devotionals related to 2Sar 6:18