YouVersion Logo
Search Icon

1Sam 20:42

1Sam 20:42 HAU

Jonatan ya ce wa Dawuda, “Sai ka tafi lafiya, tun da yake mun riga mun rantse wa juna da sunan Ubangiji cewa, ‘Ubangiji zai zama shaida tsakanina da kai, da tsakanin zuriyarmu har abada.’ ” Dawuda ya yi tafiyarsa, Jonatan kuwa ya koma gari.

Free Reading Plans and Devotionals related to 1Sam 20:42