YouVersion Logo
Search Icon

1Kor 5:12-13

1Kor 5:12-13 HAU

Ina ruwana da hukunta waɗanda ba namu ba? Ba waɗanda suke a cikin Ikkilisiya za ku hukunta ba? Allah ne yake hukunta waɗanda ba namu ba. Ku kori mugun nan daga cikinku.