1Kor 5:12-13
1Kor 5:12-13 HAU
Ina ruwana da hukunta waɗanda ba namu ba? Ba waɗanda suke a cikin Ikkilisiya za ku hukunta ba? Allah ne yake hukunta waɗanda ba namu ba. Ku kori mugun nan daga cikinku.
Ina ruwana da hukunta waɗanda ba namu ba? Ba waɗanda suke a cikin Ikkilisiya za ku hukunta ba? Allah ne yake hukunta waɗanda ba namu ba. Ku kori mugun nan daga cikinku.