YouVersion Logo
Search Icon

1Kor 5:11

1Kor 5:11 HAU

Sai dai na rubuta muku ne, don kada ku yi cuɗanya da duk wanda ake kira ɗan'uwa, mai bi, in yana fasikanci, ko makwaɗaici, ko matsafi, ko mai zage-zage, ko mashayi, ko mazambaci, kada ku ko ci abinci da irin waɗannan.

Free Reading Plans and Devotionals related to 1Kor 5:11