YouVersion Logo
Search Icon

Markus 8:37-38

Markus 8:37-38 SRK

Ko kuma, me mutum zai bayar a musayar ransa? Duk wanda ya ji kunyata, da na kalmomina a wannan zamani na fasikanci da zunubi, Ɗan Mutum ma zai ji kunyarsa lokacin da ya shiga cikin ɗaukakar Ubansa, tare da tsarkakan mala’iku.”