YouVersion Logo
Search Icon

Markus 6:22

Markus 6:22 SRK

Sa’ad da diyar Hiridiyas ta shigo, ta kuma yi rawa, sai ta gamshi Hiridus tare da baƙinsa. Sai Sarkin ya ce wa yarinyar, “Ki tambaye ni kome da kike so, ni kuwa zan ba ki.”

Free Reading Plans and Devotionals related to Markus 6:22