YouVersion Logo
Search Icon

Markus 4:15

Markus 4:15 SRK

Waɗansu mutane suna kama da irin da ya fāɗi a kan hanya, inda akan shuka maganar Allah. Da jin maganar, nan da nan sai Shaiɗan yă zo yă ɗauke maganar da aka shuka a zuciyarsu.

Free Reading Plans and Devotionals related to Markus 4:15