YouVersion Logo
Search Icon

Yohanna 8:12

Yohanna 8:12 SRK

Sa’ad da Yesu ya sāke magana da mutanen, sai ya ce, “Ni ne hasken duniya. Duk wanda ya bi ni ba zai yi tafiya cikin duhu ba, sai dai yă sami hasken rayuwa.”

Free Reading Plans and Devotionals related to Yohanna 8:12