YouVersion Logo
Search Icon

Yohanna 21:20

Yohanna 21:20 SRK

Bitrus ya juya ya ga cewa almajirin nan da Yesu yake ƙauna yana binsu. (Wannan ne ya jingina a jikin Yesu sa’ad da suke cin abincin yamman nan da ya ce, “Ubangiji wane ne zai bashe ka?”)

Free Reading Plans and Devotionals related to Yohanna 21:20