YouVersion Logo
Search Icon

Ayyukan Manzanni 21:13

Ayyukan Manzanni 21:13 SRK

Sai Bulus ya amsa ya ce, “Don me kuke kuka kuna kuma ɓata mini zuciya? A shirye nake ba ma a daure ni kawai ba, amma har ma in mutu a Urushalima saboda sunan Ubangiji Yesu.”

Free Reading Plans and Devotionals related to Ayyukan Manzanni 21:13