YouVersion Logo
Search Icon

2 Korintiyawa 6:16

2 Korintiyawa 6:16 SRK

Wane alkawari ne tsakanin haikalin Allah da na gumaka? Gama mu haikalin Allah mai rai ne. Kamar yadda Allah ya ce, “Zan zauna tare da su, in yi tafiya a cikinsu, zan zama Allahnsu, su kuma za su zama mutanena.”

Free Reading Plans and Devotionals related to 2 Korintiyawa 6:16