1
Zab 72:18
Littafi Mai Tsarki
HAU
Ku yabi Ubangiji, Allah na Isra'ila, Wanda shi kaɗai ne yake aikata al'amuran nan masu banmamaki!
Compare
Explore Zab 72:18
2
Zab 72:19
Ku yabi sunansa mai daraja har abada, Allah ya sa ɗaukakarsa ta cika dukan duniya! Amin! Amin!
Explore Zab 72:19
3
Zab 72:12
Yakan ceci matalauta waɗanda suka yi kira gare shi, Da waɗanda suke da bukata, Da waɗanda ba a kula da su.
Explore Zab 72:12