1
Ayu 13:15
Littafi Mai Tsarki
HAU
Na fid da zuciya ɗungum. To, in Allah ya kashe ni, sai me? Zan faɗa masa ƙarata.
Compare
Explore Ayu 13:15
2
Ayu 13:16
Mai yiwuwa ne ƙarfin halina ya cece ni, Tun da yake ba wani mugun mutumin da zai iya zuwa gaban Allah.
Explore Ayu 13:16