1
Ish 66:2
Littafi Mai Tsarki
HAU
Ni kaina na halicci dukan kome ka kome! Ina jin daɗin waɗanda suke da tawali'u, da kuma masu tuba, waɗanda suke tsorona suna kuwa biyayya gare ni.
Compare
Explore Ish 66:2
2
Ish 66:1
Ubangiji ya ce, “Sama kursiyina ce, duniya kuwa matashin sawuna ce. Daga nan wane irin gida za ku iya ginawa domina, wane irin wuri ne kuma zan zauna?
Explore Ish 66:1
3
Ish 66:13
Zan ta'azantar da ku a Urushalima, kamar yadda uwa take ta'azantar da ɗanta.
Explore Ish 66:13
4
Ish 66:22
Ubangiji ya ce, “Kamar yadda sabuwar duniya da sabon sararin sama za su tabbata ta wurin ikona, haka zuriyarku da sunanku za su tabbata.
Explore Ish 66:22
Home
Bible
Plans
Videos