1
Ish 2:22
Littafi Mai Tsarki
HAU
Kada ku dogara ga 'yan adam. Wace daraja take gare su?
Compare
Explore Ish 2:22
2
Ish 2:3
Jama'arsu za su ce, “Bari mu haura zuwa tudun Ubangiji, Zuwa ga Haikalin Allah na Isra'ila. Za mu koyi abin da yake so mu yi, Za mu yi tafiya a hanyar da ya zaɓa. Koyarwar Ubangiji daga Urushalima take zuwa, Daga Sihiyona yake magana da jama'arsa.”
Explore Ish 2:3
3
Ish 2:2
A kwanaki masu zuwa, Dutse inda aka gina Haikali zai zama mafi tsayi duka. Al'ummai da yawa za su zo su yi ta bumbuntowa su zo gare shi.
Explore Ish 2:2
Home
Bible
Plans
Videos