1
Dan 10:12
Littafi Mai Tsarki
HAU
Sai ya ce mini, “Kada ka ji tsoro, Daniyel, gama tun daga ran da ka fara sa zuciya ga neman ganewa, ka kuma ƙasƙantar da kanka a gaban Allahnka, an ji addu'arka, amsar addu'arka ce ta kawo ni.
Compare
Explore Dan 10:12
Home
Bible
Plans
Videos