1
A.M 15:11
Littafi Mai Tsarki
HAU
Amma mun gaskata, cewa, albarkacin alherin Ubangiji Yesu ne muka sami ceto, kamar yadda su ma suka samu.”
Compare
Explore A.M 15:11
2
A.M 15:8-9
Allah kuwa, masanin zuciyar kowa, ya yi musu shaida da ya ba su Ruhu Mai Tsarki, kamar yadda ya ba mu. Bai kuma nuna wani bambanci tsakaninmu da su ba, tun da yake ya tsarkake zukatansu saboda bangaskiyarsu.
Explore A.M 15:8-9
Home
Bible
Plans
Videos