1
2Tim 2:15
Littafi Mai Tsarki
HAU
Ka himmantu, ka miƙa kanka yardajje ga Allah, ma'aikaci wanda ba hanya ya kunyata, mai kuma fassara Maganar gaskiya daidai.
Compare
Explore 2Tim 2:15
2
2Tim 2:22
Don haka, sai ka guje wa mugayen sha'awace-sha'awacen ƙuruciya, ka dimanci aikin adalci, da bangaskiya, da ƙauna, da kuma salama, tare da waɗanda suke roƙon Ubangiji da zuciya tsarkakakkiya.
Explore 2Tim 2:22
3
2Tim 2:24
Bawan Ubangiji kuwa lalle ba zai zama mai husuma ba, sai dai ya zama salihi ga kowa, gwanin koyarwa, mai haƙuri
Explore 2Tim 2:24
4
2Tim 2:13
In ba mu da aminci, shi kam ya tabbata mai aminci, Domin ba zai yi musun kansa ba.”
Explore 2Tim 2:13
5
2Tim 2:25
mai sa abokan hamayyarsa a kan hanya da tawali'u, ko Allah zai sa su tuba, su kai ga sanin gaskiya
Explore 2Tim 2:25
6
2Tim 2:16
Ka yi nesa da masu maganganun banza na sāɓo. Sai daɗa jan mutane zuwa ga rashin bin Allah suke yi
Explore 2Tim 2:16
Home
Bible
Plans
Videos