1
2Sam 12:13
Littafi Mai Tsarki
HAU
Sai Dawuda ya ce wa Natan, “Na yi wa Ubangiji zunubi.” Natan ya ce masa, “Ubangiji ya gafarta maka, ba za ka mutu ba.
Compare
Explore 2Sam 12:13
2
2Sam 12:9
Me ya sa ka raina maganar Ubangiji, har da ka aikata mugun abu haka a gabansa? Ka kashe Uriya Bahitte ta hannun Ammonawa, ka ɗauki matarsa ta zama matarka.
Explore 2Sam 12:9
Home
Bible
Plans
Videos