1
2Kor 10:5
Littafi Mai Tsarki
HAU
Muna ka da masu hujjoji a cikin zace-zacensu, muna rushe kowace ganuwar alfarma mai tare sanin Allah, muna kuma jan hankalin kowa ga bautar Almasihu.
Compare
Explore 2Kor 10:5
2
2Kor 10:4
Don kuwa makamanmu na fama ba na mutuntaka ba ne, na ikon Allah ne, masu rushe maƙamai masu ƙarfi.
Explore 2Kor 10:4
3
2Kor 10:3
Ko da yake a cikin jiki muke tafiya, famarmu ba irin na mutuntaka ba ne.
Explore 2Kor 10:3
4
2Kor 10:18
Ai, ba mai yabon kansa ake yarda da shi ba, sai dai wanda Ubangiji ya yaba wa.
Explore 2Kor 10:18