1
1Sam 24:5-6
Littafi Mai Tsarki
HAU
Daga baya zuciyar Dawuda ta kāshe shi domin ya yanke shafin rigar Saul. Ya ce wa mutanensa, “Ubangiji ya sawwaƙa in yi wa ubangijina irin abu haka, har in miƙa hannuna in kashe keɓaɓɓe na Ubangiji.”
Compare
Explore 1Sam 24:5-6
2
1Sam 24:7
Da wannan magana Dawuda ya rinjayi mutanensa, bai yarda musu su fāɗa wa Saul ba. Sai Saul ya fita daga kogon ya kama hanya, ya yi tafiyarsa.
Explore 1Sam 24:7
Home
Bible
Plans
Videos