1
1Kor 8:6
Littafi Mai Tsarki
HAU
duk da haka dai, a gare mu kam, Allah ɗaya ne, wato Uba, wanda dukkan abubuwa suke daga gare shi, wanda mu kuma zamansa muke yi, Ubangiji kuma ɗaya ta gare shi muka kasance.
Compare
Explore 1Kor 8:6
2
1Kor 8:1-2
To, yanzu a game da abubuwan da aka yanka wa gumaka, mun sani dukanmu muna da ilimi. Ilimi yakan kumbura mutum, ƙauna kuwa takan inganta shi. Duk mai gani ya san wani abu, ai, har a yanzu, bai san yadda ya kamata ya sani ba.
Explore 1Kor 8:1-2
3
1Kor 8:13
Saboda haka in dai cin nama ya sa ɗan'uwana tuntuɓe, har abada ba zan ƙara cin nama ba, don kada in sa ɗan'uwana tuntuɓe.
Explore 1Kor 8:13
4
1Kor 8:9
Sai dai ku lura, kada 'yancin nan naku ya zama abin sa tuntuɓe ga waɗanda ba su tsai da zuciyarsu ba.
Explore 1Kor 8:9