1
Romawa 9:16
Sabon Rai Don Kowa 2020
SRK
Saboda haka, bai danganta ga sha’awar mutum ko ƙoƙarinsa ba, sai dai ga jinƙan Allah.
Compare
Explore Romawa 9:16
2
Romawa 9:15
Gama ya ce wa Musa, “Zan nuna jinƙai ga wanda zan nuna jinƙai, zan kuma ji tausayin wanda zan ji tausayi.”
Explore Romawa 9:15
3
Romawa 9:20
Amma wane ne kai, ya mutum, da za ka mayar wa Allah magana? “Ashe, abin da aka gina zai iya ce wa wanda ya gina shi, ‘Don me ka gina ni haka?’ ”
Explore Romawa 9:20
4
Romawa 9:18
Saboda haka Allah yana nuna jinƙai ga wanda yake so, yana kuma taurara zuciyar wanda yake so.
Explore Romawa 9:18
5
Romawa 9:21
Ashe, mai ginin tukwane ba shi da iko yin amfani da yumɓu guda yă gina tukunya domin ayyuka masu daraja da kuma waɗansu don ayyuka marasa daraja?
Explore Romawa 9:21
Home
Bible
Plans
Videos