YouVersion Logo
Search Icon

Romawa 9:20

Romawa 9:20 SRK

Amma wane ne kai, ya mutum, da za ka mayar wa Allah magana? “Ashe, abin da aka gina zai iya ce wa wanda ya gina shi, ‘Don me ka gina ni haka?’ ”

Free Reading Plans and Devotionals related to Romawa 9:20