YouVersion Logo
Search Icon

Zak 8:16-17

Zak 8:16-17 HAU

Abubuwan da za ku yi ke nan, ku faɗa wa juna gaskiya, ku yi shari'a ta gaskiya a majalisunku, domin zaman lafiya. Kada ku ƙulla wa junanku sharri, kada kuma ku so yin rantsuwa ta ƙarya, gama ina ƙin waɗannan abubuwa duka, ni Ubangiji na faɗa.”

Free Reading Plans and Devotionals related to Zak 8:16-17