Zab 61:1-2
Zab 61:1-2 HAU
Ya Allah, ka ji kukana, Ka ji addu'ata! Sa'ad da nake nesa da gida, zuciyata ta karai, Zan yi kira gare ka! Ka kai ni lafiyayyiyar mafaka.
Ya Allah, ka ji kukana, Ka ji addu'ata! Sa'ad da nake nesa da gida, zuciyata ta karai, Zan yi kira gare ka! Ka kai ni lafiyayyiyar mafaka.