YouVersion Logo
Search Icon

L.Ƙid 20:12

L.Ƙid 20:12 HAU

Ubangiji kuwa ya ce wa Musa da Haruna, “Tun da yake ba ku gaskata ni ba, ba ku kuwa ɗaukaka ni a idon Isra'ilawa ba, to, ba za ku kai taron jama'ar nan a ƙasar da na ba su ba.”

Video for L.Ƙid 20:12