YouVersion Logo
Search Icon

Mat 17:17-18

Mat 17:17-18 HAU

Sai Yesu ya amsa ya ce, “Ya ku marasa bangaskiya, kangararru na wannan zamani! Har yaushe zan zama da ku? Har yaushe kuma zan jure muku? Ku kawo mini shi nan.” Sai Yesu ya tsawata masa, aljanin kuma ya rabu da shi. Nan take yaron ya warke.