YouVersion Logo
Search Icon

Luk 19:39-40

Luk 19:39-40 HAU

Sai waɗansu Farisiyawa a cikin taron suka ce masa, “Malam, ka kwaɓi almajiranka mana!” Ya amsa ya ce, “Ina dai gaya muku, ko waɗannan sun yi shiru, to, duwatsu ma sai su ɗauki sowa.”

Free Reading Plans and Devotionals related to Luk 19:39-40